Rikicin Jos, 2001

Infotaula d'esdevenimentRikicin Jos, 2001
Iri riot (en) Fassara
Kwanan watan Satumba 2001
Wuri Jos
Ƙasa Najeriya
Participant (en) Fassara
Adadin waɗanda suka rasu 1,000

Rikicin Jos a shekara ta 2001 ya kasance tarzoma da ya shafi kiristoci da musulmi a birnin Jos na Najeriya, kan nadin wani dan siyasa musulmi, Alhaji Muktar Mohammed, a matsayin babban kodinetan shirin kawar da fatara na gwamnatin tarayya.[1] Rikicin dai ya fara ne a ranar 7 ga watan Satumba kuma ya shafe kusan makonni biyu ana gwabzawa, a ranar 17 ga watan Satumba. An kashe mutane kusan 1,000 a lokacin tarzomar.[2][3]

  1. Obed Minchakpu (1 October 2001). "Religious Riots in Nigeria Leave Hundreds Dead". Christianity Today. Retrieved 30 November 2008.
  2. "300 bodies taken to mosque on 2nd day of Nigeria riots". CNN. 29 August 2008. Archived from the original on 3 February 2023. Retrieved 30 November 2008.
  3. Human Rights Watch (December 12, 2013). "Leave Everything to God": Accountability for Inter-Communal Violence in Plateau and Kaduna States, Nigeria. pp. 42–43. Archived from the original on 21 April 2015. Retrieved May 5, 2015.

From Wikipedia, the free encyclopedia · View on Wikipedia

Developed by Tubidy